Connect with us

Business

Yan kasuwar Kano sun bukaci ƙara wa’adin daina karbar tsoffafin kudi

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

‘Yan kasuwar Kantin Kwari da ke jihar Kano, sun koka kan yadda harkokin cinikinsu ya ja baya, sakamakon yadda wa’adin daina karɓar tsofaffin Kuɗin Naira (N1000, N500, N200) ke cigaba da kusantowa.

 

Advertisement

Tuni wasu yan kasuwar suka fara sanar da abokan huldar su cewa za su daina karbar tsofaffin kudin daga yau Asabar, yayin da wasu kuma suka ambata ranar Litinin da kuma Talatar makon gobe ko Laraba, sai dai a tura musu ta asusun ajiya na banki (transfer).

Yakamata Shugaban NANS ya tashi tsaye wajen nemawa Dalibai makomar su ta gobe tun kafin a kada kuriar zaben 2023.

Yan kasuwar ta bakin sakataren ƙungiyar masu sana’a a waje ta kantin kwari, Musa Arzai, ne bayyana haka ga manema labarai, inda yace suna bukatar a ƙara wa’adin daina karɓar tsofaffin Kuɗin da babban bankin Nigeria CBN ya ayyana ranar 31 ga watan da muke ciki na Janairu a matsayin cikar wa’adi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending