Connect with us

Politics

Nafi kowanne Dan Takarar Majalisar Tarayyar A Nasarawa Chanchanta— Kaka 

Published

on

 

 

Advertisement

 

Dan takarar majalisar tarayyar Mai wakiltar karamar hukumar nasarawa a karkashin inuwar jam iyyar PRP ahmad Muhammad Saleh kaka yace yafi kowanne Dan takarar nassarawa chanchanta da wannna kujerar.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Kaka ya bayyana hakanne lokacin da yake tattaunawa da wakilin Jaridar indaranka a jiya alhamis

Advertisement

 

 

Advertisement

Yace Al,ummar nasarawa suna bukatar mutum Mai ilimin addini dana zamani Wanda yasan matsalolinsu na yau da kullum kuma matashi kuma dan gwagwarmaya kamar sa.

 

Advertisement

 

Dan takarar majalissar yace zai magance matsalolin da karamar hukumar nasarawa kefuskan ta hanyar gabatar da kudiri a gaban majalisar

Advertisement

 

 

Advertisement

Yace idan har Jama,ar karamar hukumar nasarawa suka zabeshi tom zasu Fi kowace Al umma Jin Dadi a bangaran wakilci tarayya

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending