Connect with us

News

Gwamnatin Taraiyya Zata Yanke Alakar Dake Tsakaninta Da Wasu Kanfanonin Samar Da Lantarki

Published

on

Gwamnatin Tarayya, ta bayyana cewa ta fara katse huldar dake tsakaninta da wasu kamfanonin samar da wutar lantarki a kasar nan , sakamakon rashin bin ka’idojin kasuwancin wutar lantarki da suke yi.

 

Advertisement

Duk da cewa ba a bayyana sunayen kamfanonin wutar lantarkin da abin ya shafa ba, gwamnatin ta bayyana cewa, an dora harkokin tafiyar da wutar lantarki a kasar nan, bisa doron ka’idojin samar da hasken lantarki a kasar nan.

Mutanen Da Suka Gamu Da Tangardar Na’ura Zasu Sake Rubuta Jarabawar Jamb

A cewar Gwamnatin Tarayya, Dole ne kanfanoni suyi biyayya ga dokokin da gwamnati ke tafiya a kansu.

Advertisement

 

Shugaban sashin kula da harkokin na kanfanin dakon wutar lantarki na kasa Edmund Eje, ya ce a halin yanzu kanfanonin samar da wutar lantarki suna yin watsi da dokokin wanda yin hakan abun takaici ne.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending