News
Kotu ta Haramtawa NBC Cin Tarar Tashoshin Watsa Labarai
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Advertisements
Advertisements
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta haramtawa hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa NBC cin tarar gidajen yada labarai a Najeriya, kamar yanda jaridar The Cable ta rawaito.
Advertisements
A hukuncin da ya yanke ranar Laraba, James Omotosho, shugaban alkalin kotun, ya ce hukumar NBC ba ta da hurumin yanke hukunci.
Advertisements
Advertisements
Alkalin ya yi watsi da tarar da NBC ta kakaba wa tashoshin watsa labarai 45 a ranar 1 ga watan Maris din shekarar 2019.
Advertisements
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
