Connect with us

News

Kotu ta Haramtawa NBC Cin Tarar Tashoshin Watsa Labarai

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta haramtawa hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa NBC cin tarar gidajen yada labarai a Najeriya, kamar yanda jaridar The Cable ta rawaito.

Advertisement

A hukuncin da ya yanke ranar Laraba, James Omotosho, shugaban alkalin kotun, ya ce hukumar NBC ba ta da hurumin yanke hukunci.

Ibn Firnas: Masomin Ƙirƙirar Jirgin Sama

Alkalin ya yi watsi da tarar da NBC ta kakaba wa tashoshin watsa labarai 45 a ranar 1 ga watan Maris din shekarar 2019.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending