Connect with us

News

Yan Najeriya Sama Da Dubu 40 Ne Ke Mutuwa Kowacce Shekara Saboda Hadari

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

Hukumar kare afkuwar hadurra ta kasa, Ta ce sama da mutane Dubu 40 ne ke mutuwa a Najeriya a duk shekara, sakamakon hadurran ababen hawa daban daban a kasar nan.

Wani babban jami’i a hukumar, Dauda Biu ne ya bayyana haka jiya a Abuja, yayin gudanar da bukukuwan makon kare afkuwar hadurra na Majalisar Dinkin Duniya karo na 7.

Advertisement

Gwamnatin Taraiyya Ta Fitar Da Naira Bilyan 19 Domin Horas Da Masu Shirin N-POWER.

Ya kuma ce mutane miliyan 1 da dubu dari 3 ne ake kashewa ke mutuwa a kowace shekara a fadin duniya, sakamakon afkuwar hadurra.

A cewarsa, Babbar barazanar dake tattare da hadarin tafi ritsawa da mutane dake tsakanin shekara 5 zuwa 29 .

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending