News
Malamin jami’a ya bada shawarar a yi ƙidayar dabbobi a Nijeriya
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Farfesa Olajide Babayemi na sashen kimiyyar dabbobi a tsangayar ilimin noma na jami’ar Ibadan ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta yi ƙidayar dabbobi don sanin ainihin adadin su a ƙasar.
Babayemi, wanda ya yi kiran a wata tattaunawa da Kamfanin Dillancin Labarai na Ƙasa a yau a Legas ya ce sanin adadin dabbobin zai taimaka wajen ɓullo da wasu manufofi da dokoki a kan dabbobi.
Hukimar EFCC ta gargadi masu yin amfani da irin kayanta wurin wasan barkwanci
Jaridar indaranka ta rawaito cewa Ya lura cewa babu wani kundi na adadin dabbobi a Nijeriya.
Ya kuma yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da ya maida hankali kan noma domin samar da abinci wadatacce, inda ya ce a kwai tsirrai da dabbobi da su ke taimakawa ci gaban noma a ƙasa.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News3 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
