Connect with us

News

Mai Juna Biyu Ta Gamu Da Ajalinta Saboda Yajin Aikin Likitoci A Jihar Nasarawa

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

Wata mata mai matsakaicin shekaru a jiya rahotanni sun bayyana cewa ta rasa ranta a jihar Nasarawa saboda rashin likita da zai duba ta.

Hakan ya biyo bayan yajin aikin gargadi na kwanaki biyar da likitoci masu neman kwarewa reshen asibitin kwararru na  Dalhatu da ke Lafiya suka gudanar.

Advertisement

Hukumomi Na Zargin Bangarori Masu Zaman Kansu A Harkar Tsaro Da Kawo Cikas Wajen Dakile Yaduwar Kananan Makamai A kasar nan

Matar mai juna biyu wadda ba a bayyana sunanta ba a asibitin kwararru na Dalhatu da ke Lafiya, rahotanni sunce an tsara za’ayi ma ta tiyata.

Sai dai aikin bai samu ba saboda yajin aikin gargadi na kwanaki biyar.

Advertisement

Ta rasu ne a lokacin da take jiran likitoci su kula da ita.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending