Connect with us

News

Tinubu ya gana da gwamnonin jihohin da ke da iyaka da Jamhuriyar Nijar.

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.

Advertisements
Advertisements

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da gwamnonin jihohin da ke da iyaka da Jamhuriyar Nijar.

Advertisements

Taron dai wani bangare ne na tuntubar shugaban kasar kan halin da ake ciki a Nijar.

Advertisements
Advertisements

Gwamnonin da suka gana da shugaban a Aso Rock sun hada da Ahmed Aliyu (Sokoto), Umar Namadi (Jigawa), Mai Mala Buni (Yobe), Idris Nasir (Kebbi) da Dr Dikko Radda (Katsina).

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS karkashin jagorancin Tinubu ta yi barazanar daukar matakin soji kan kasar Nijar, matakin da aka ki amincewa da shi a Najeriya.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending