Connect with us

News

Hukumar Karota zata Sauyawa Jami’anta Kaki

Published

on

Jamian karota

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.

 

Sabon shugaban Hukumar Kula da zirga zirgar ababen hawa ta jihar Kano da aka fi sani da KAROTA, Injiniya Faisal Mahmud Kabir ya ce , za’a yiwa jami’an Hukumar sabon Kaki da kuma yin garan bawul kan yadda ake gudanar da aiyukan hukumar.

Shugaban ya baiyana haka ne a lokacin da ya karbi bakuncin jami’an karota na musamman dake aikin sa kai a ofishinsa, a wata ziyarar bangirma da suka kai masa.

Kungiyoyin kwadago sun Ki Amincewa Da Saka Femi Gbajabiamila A Matsayin Mai Shiga Tsakaninsu Da Gwamnati

Bayanin hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin hukumar Nabilusi Abubakar Ya fitar a jiya.

Shugaban hukumar Karotar ya tabbatar da cewar zasu yi duk abunda ya dace bisa hurumin da suke dashi a dokance, domin kula da zirga-zirgar ababen hawa da kuma tsaftace yadda ake amfani da titinan jihar kano.

Advertisement

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending