Connect with us

News

Attajiri Ya Tausayawa Mutane a Kano, An Saida Fetur a Kan N415 a Maimakon N615

Published

on

Mashinan adaidaita sahu a Kano

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

 

Attajirin Borno da ya karbi aron gidan mai saboda ya rangwantawa al’umma a Kano Alhaji Ibrahim Jibrin Mohammed ya saida litar man fetur da rangwamen N200 a unguwar Tal’udu Mai kudin ya yi irin wannan taimako a wasu garuruwan, kuma zai cigaba da karya farashin fetur

Jamiyyar NNPP ta bayyana cewa wadanda suka gudanar da zanga-zanga a Landan ‘yan Najeriya ne masu kishin kasa

Attajirin dan jihar Borno wanda hannunsa a bude yake wajen kyauta, Ibrahim Jibrin Mohammed,

Advertisement

ya taimakawa mutane a Kano. Daily Trust ta ce a ranar Laraba, Alhaji Ibrahim Jibrin Mohammed ya karyawa mutane farashin man fetur, ya saida masu duk lita a kan N415. Man fetur da mutane su ka saya a kan N615 a gidan man kamfanin NNPCL da ke Tal’udu a Kano, ya koma N415 a sanadiyyar wannan attajiri.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending