Connect with us

News

Tinubu Ya Amince Da Amfani Da Kankare Wajen Yin Tituna – Ministan Ayyuka 

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Ministan ayyuka, Injiniya Dave Umahi, ya ce ya samu amincewar shugaban kasa Bola Ahamad Tinubu kan matakin da ma’aikatar sa ta dauka na yin amfani da Kankare wajen inganta Tituna a kasar nan.

Advertisement

Umahi ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ranar Talata a fadar gwamnati da ke Abuja, bayan ya gana da shugaba Bola Ahmad Tinubu.

Ya bayyana dalilin da ya sa Gwamnatin Tarayya ta yanke shawarar yin amfani da wannan sabuwar hanya ta Kankare maimakon amfani da kwalta da aka dade ana amfani da ita.

Advertisement

Rundunar yan sanda ta kama wanda  Ake Zargi Da Laifin Kisan kai a Kano

Ministan ya kuma yi zargin cewa ya gano akwai masu hada kai a cikin ma’aikatar da ke aiki da ‘yan kwangila da suka kalubalance shi da gwamnatin tarayya kan zabin amfani da Kankare wajen yin Tituna.

A wani labarin kuma Rundunar yan sanda ta kama wanda  Ake Zargi Da Laifin Kisan kai a Kano

Advertisement

Ministan ayyuka, Injiniya Dave Umahi, ya ce ya samu amincewar shugaban kasa Bola Tinubu kan matakin da ma’aikatar sa ta dauka na yin amfani da Kankare wajen inganta Tituna a kasarnan.

Umahi ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ranar Talata a fadar gwamnati da ke Abuja, bayan ya gana da shugaba Bola Tinubu.

Advertisement

Ya bayyana dalilin da ya sa Gwamnatin Tarayya ta yanke shawarar yin amfani da wannan sabuwar hanya ta Kankare maimakon amfani da kwalta da aka dade ana amfani da ita.

Ministan ya kuma yi zargin cewa ya gano akwai masu hada kai a cikin ma’aikatar da ke aiki da ‘yan kwangila da suka kalubalance shi da gwamnatin tarayya kan zabin amfani da Kankare wajen yin Tituna.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending