Connect with us

News

DA ƊUMI-ƊUMI: Kotun Ɗaukaka Ƙara ta tabbatar da nasarar zaɓen ɗan majalisar tarayya na Kura/Madobi/Garin-Malam

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

Kotun Daukaka da ke Abuja, a yau Litinin ta tabbatar da nasarar zaɓen Dr Yusuf Datti, na jam’iyyar NNPP, a matsayin ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Kura/Madobi/Garin-Malam.

Advertisement

Ba Zamu Maimata Kuskuren Biyan Jami’nmu Ba A Wannan Karon-INEC

Wani hadimi ga Gwamnan Jihar Kano, Ibrahim Adam, wanda yake cikin kotun a halin yanzu, shi ne ya wallafa labarin a shfinsa na Facebook.

Advertisement

Ya ce Kotun Ƙolin ta ce tirabunal ta Kano, wacce ta ƙwace kujerar Datti ta baiwa Musa Iliyasu Kwankwaso, na jam’iyyar APC, ta tafka kura-kurai a hukuncin da ta ya ke.

Ƙarin bayani na nan tafe…

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending