News
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotun Ɗaukaka Ƙara ta tabbatar da nasarar zaɓen ɗan majalisar tarayya na Kura/Madobi/Garin-Malam
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Kotun Daukaka da ke Abuja, a yau Litinin ta tabbatar da nasarar zaɓen Dr Yusuf Datti, na jam’iyyar NNPP, a matsayin ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Kura/Madobi/Garin-Malam.
Ba Zamu Maimata Kuskuren Biyan Jami’nmu Ba A Wannan Karon-INEC
Wani hadimi ga Gwamnan Jihar Kano, Ibrahim Adam, wanda yake cikin kotun a halin yanzu, shi ne ya wallafa labarin a shfinsa na Facebook.
Ya ce Kotun Ƙolin ta ce tirabunal ta Kano, wacce ta ƙwace kujerar Datti ta baiwa Musa Iliyasu Kwankwaso, na jam’iyyar APC, ta tafka kura-kurai a hukuncin da ta ya ke.
Ƙarin bayani na nan tafe…
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News3 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
