Connect with us

News

Kwankwaso da gwamnan Kano sun jagoranci wani taron masu ruwa da tsaki bayan hukuncin Kotu

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Kwankwaso da gwamnan Kano sun jagoranci wani taron masu ruwa da tsaki bayan hukuncin Kotu ta soke nasarar gwamnan Kano

Babu dai cikakken bayani kan abinda taron ya kunsa sai dai ana ganin taron nada alaka da halin da jamiyyar NNPP da gwamnatin Kano ta faɗa bayan kotu ta tabbatar da nasarar Dr. Nasiru Yusuf Gawuna na APC.

An Gano Gawarwaki 9 Bayan Hatsarin Kwale-Kwale A Shiroro

Dan takarar shugaban ƙasa na NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso da gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf da mataimakinsa Aminu Abdussalam da kusan dukkanin manyan jami’an gwamnatin jihar sun halacci taron da ya gudana a tsakar daren jiya a Kano

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending