Interview
Rashin sana’a ga matasa ne matsalar Nijeriya -Muhammad Zahraddin
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Wani dan jarida da ke Jihar Kano. Muhammad Muhammad Zahraddin , ya nuna matuƙar damuwarsa da yadda yara matasa ke yawo a kan tituna, ba tare da koyon wata sana’a ba.
A wata tattaunawa da wakilin jaridar Inda Ranka Yasir Sani Abdullahi a kano
Magoya Bayan Jam’iyyar Labour Party Sun Gudanar da Zanga-Zanga a Ofishin INEC
Ya ci gaba da cewar, rashin samar da sana’o’in ga matasan Nijeriya musamman matasan da suke Arewa wannan a cewarsa shi ya haifar da matsalolin tsaro da ya addabi kowa musamman a Arewacin Nijeriya.
A nan ne Muhammad ya shawarci duk wanda yake da sana’ar hannu ya fara tunanin makomar matasan Nijeriya a zuciyarsa.
Ya ƙara da cewar rashin sa ido ga yara su samu sana’ar da zai tallafa wa rayuwarsu na kan gaba, na matsalolin da suka zama silar ƙamfar tsaro a Arewa za su zama tarihi a ɗan lokaci kaɗan.
Haka kuma ya tabbatar da cewar matuƙar aka ƙara sa ido na ganin yara sun samu sana’ar da za su rayu har su tallafa wa wasu matsalolin tsaro a Arewa za su zama tarihi a lokaci kaɗan.
-
News4 days agoShekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
-
News6 days agoKamfanonin Bada Bashi Ne Suka Cire N1.5bn Daga Albashin Ma’aikatan Kano — SSG
-
News5 days agoDr. Muhammed Musa Zango Ya Kaddamar Da Neman Takarar Sanatan Kano Ta Tsakiya A Jam’iyyar APC
