Connect with us

Interview

Rashin sana’a ga matasa ne matsalar Nijeriya  -Muhammad Zahraddin 

Published

on

Spread the love

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Wani dan jarida da ke Jihar Kano. Muhammad Muhammad Zahraddin , ya nuna matuƙar damuwarsa da yadda yara matasa ke yawo a kan tituna, ba tare da koyon wata sana’a ba.

Advertisement

A wata tattaunawa da wakilin jaridar Inda Ranka Yasir Sani Abdullahi a kano

Magoya Bayan Jam’iyyar Labour Party Sun Gudanar da Zanga-Zanga a Ofishin INEC

Ya ci gaba da cewar, rashin samar da sana’o’in ga matasan Nijeriya musamman matasan da suke Arewa wannan a cewarsa shi ya haifar da matsalolin tsaro da ya addabi kowa musamman a Arewacin Nijeriya.

A nan ne Muhammad ya shawarci duk wanda yake da sana’ar hannu ya fara tunanin makomar matasan Nijeriya a zuciyarsa.

Advertisement

Ya ƙara da cewar rashin sa ido ga yara su samu sana’ar da zai tallafa wa rayuwarsu na kan gaba, na matsalolin da suka zama silar ƙamfar tsaro a Arewa za su zama tarihi a ɗan lokaci kaɗan.

Haka kuma ya tabbatar da cewar matuƙar aka ƙara sa ido na ganin yara sun samu sana’ar da za su rayu har su tallafa wa wasu matsalolin tsaro a Arewa za su zama tarihi a lokaci kaɗan.

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *