Connect with us

Sports

Zan Bar Liverpool A Karshen Kakar Bana -Jurgen Klopp

Published

on

Kocin Liverpool Jurgen Klopp

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

Kocin Liverpool Jurgen Klopp ya bayyana daukar matakin barin kungiyar dake buga gasar Firimiya ta kasar Ingila a karshen kakar wasa ta bana.

Ya bayyana hakane yayin da yake amsa tambayoyin yan jarida a yau Juma’a,inda ya bayyana daukar wannan mataki a matsayin abu mai wahala a garashi.

Advertisement

Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum hudu suka yi garkuwa da wasu a Zurmi

Zan bar Liverpool domin in tafi in canza sabuwar rayuwa Idan wannan kakar wasanni da muke ciki ta kare inji Klopp wanda yazo Liverpool a shekarar 2015.

Ya samu nasarar lashe manyan kofuna da suka hada da Uefa Champions League da kuma Premier League wanda kungiyar bata taba lashewa ba tun bayan canza masa suna

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending