Connect with us

Sports

AFCON: Super Eagles ta lallasa Kamaru da ci 2-0, inda za su kara da Angola a wasan kusa da na karshe

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Najeriya ta lallasa Kamaru da ci 2-0 a gasar cin kofin nahiyar Afirka da suka fafata a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2023 a yau Asabar.

Ademola Lookman ne ya zura kwallaye biyu a kowane rabin lokaci inda Najeriya ta samu nasara a kan Indomitable Lions.

SHUGABAN KASA BOLA TINUBU YA KALLi RANTSUWAR DA USMAN ADODO DAGA KASAR FARANSA

Yanzu dai ‘yan wasan Jose Peseiro za su kara da Angola a wasan kusa da na karshe na gasar.

Tun da farko Angola ta lallasa Namibia da ci 2-0 a wasan da suka fafata a zagaye na 16.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending