News
Kotun ƙoli ta tabbatar da zaɓen gwamna Ahmadu Fintiri a matsayin halastaccen gwamnan jihar Adamawa.
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Kotun ƙoli ta tabbatar da zaɓen gwamna Ahmadu Fintiri a matsayin halastaccen gwamnan jihar Adamawa.
Mai shari’a John Okoro wanda ya shirya kuma ya karanta hukuncin a ranar Laraba ya yi watsi da ƙarar da ‘yar takarar gwamna a jam’iyyar APC, Aisha Dahiru wace aka fi sani da Binani ta shigar kan rashin cancanta
An kashe mata da mijin da suka halaka yaransu don su ji daɗin soyayya
A yayin da kotun ta yi watsi da ƙarar, kwamitin alƙalai biyar karkashin jagorancin Mai Shari’a John Okoro ta bayyana cewa, abin da Kwamishinan Zabe (REC), Hudu Ari ya aikata wani abu ne na rashin gaskiya da kuma aikata laifi.
Okoro ya ci gaba da cewa, babban jami’in zaɓe na jihar ne ya kamata ya bayyana sakamakon zabe, domin a kaucewa hargitsi da rudani.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
