Connect with us

News

Jami’an Hukumar EFCC sun yi dirar mikiya a kasuwar Wapa dake Jihar Kano

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

Rahotanni da muke samu yanzu haka jami’an hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC sun yi dirar mikiya a kasuwar musayar kudaden waje ta Wapa dake jihar kano.

Ana ganin da Samamen nasu ba zai rasa nasaba da yadda ake sake samun hauhawar farashin Dala a Kasuwancinsu fagge na Nigeria ba.

Advertisement

Hukumar DSS Ta Nemi NLC Ta Janye Zanga-Zangarta Kan Tsadar Rayuwa

Wakilin mu ya rawaito cewa lamarin ya faru a kan idon sa ya shaida mana cewa jami’an sun Kama wasu daga cikin yan kasuwar yayin da wasu kuma suka tsare.

Wani da jaridar kadaura24 ta zanta da shi wanda ya nemi a sakaye sunansa, jami’an sun shiga kasuwar ne cikin kayan gidan, Inda yace bayan jami’an EFCC akwai sauran hadarkar jami’an tsaro.

Advertisement

 

Details soon

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending