Connect with us

News

Gobara Da Ta Tashi A Kasuwar Yankatako Dake Kano Ta Kone Shaguna 21

Published

on

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA

 

Advertisement

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce da sanyin safiya wata gobara ta kone kantuna 21 a kasuwar Yankatako da ke Rijiyar Lemo a karamar hukumar Dala a Kano.

Kakakin hukumar Saminu Abdullahi ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Kasa NAN cewa gobarar ta tashi ne da misalin karfe 02:00 na dare

Advertisement

Tsadar Rayuwa: Matsalolin mu ba daga Allah bane ba – Shehu Sani

A cewar Abdullahi, “Mun samu kiran waya da misalin karfe 02:00 na dare daga Hukumar Sadarwa ta Najeriya, NCC. cewa gobara ta tashi a kasuwar Yankatako.

Abdullahi ya ce shagunan 21 na kunshe ne a bangaren kayan daki na kasuwar.

Advertisement

Ya ce ba a samu asarar rai ba, kuma ana kan binciken musabbabin tashin gobarar.

 

Advertisement

Daliy Post 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending