Connect with us

News

NIN: Kimanin Mutane Miliyan 70 Ne Za Su Rasa Asusun Bankunan Su

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

Advertisements
Advertisements

Sama mutum miliyan 70 ne ke cikin haɗarin rasa asusun ajiyarsu yayin da dokar da babban bankin Najeriya ya bayar na takaita duk wani asusu da babu Lambobin tantance Banki da Lambobin Shaida NIN.

Advertisements

In ba a Manta ba a ranar 1 ga watan Disamba, 2023, Babban bankin CBN ya bayar da umarnin sanya takunkumin ‘Post no Debit’ a duk wani asusun banki da bai haɗa BVN da NIN.

Advertisements
Advertisements

An raba gari tsakanin Super Eagles da kocinta Jose Peseiro

Jaridar Punch ta ruwaito cewa bankin ya bayyana cewa dokar za ta fara aiki ne daga ranar Juma’a 1 ga watan Maris, 2024.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending