Connect with us

News

Rumbun samar da hasken wutar lantarki na Nijeriya ya sake lalacewa.

Published

on

Spread the love

Najeriya ta fada cikin duhu a ranar Alhamis da yamma bayan daina aiki da babbar tashar samar da wutar lantarki da ke Osogbo na jihar Osun ya yi.

Wata majiya a daya daga cikin kamfanonin rarraba wutar lantarki (DisCo) kusan duka inda ake samun wutar lantarki a kasarnan ba su da wuta kwata-kwata da hakan ya shafi duka jihohin kasarnan ne 36 kaf.

Rage Yawan Tsabar Kudin Dake Hannun Jama’a Ake Neman Yi Ba Wai Akwai Karancin Takardun Kudi Ba – CBN

Tasha daya ce ke da wuta har megawatt 54 kacal a faɗin kasar nan.

Advertisement

 

Premium Times

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *