Connect with us

News

DA DUMI-DUMI: Jaridar Inda Ranka ta taya al’ummar musulmi murnar Bikin Karamar Sallah 

Published

on

DAGÀ MARYAM BASHIR MUSA 

A saƙon barka da Sallah da Jaridar ta aikewa musulman Najeriya da na Duniya gaba ɗaya, fatan Allah Ya karɓi ibadun da aka gudanar ya ba da lada.

Advertisement

Haka zalika ta ƙara kira na musamman ga al’ummar ƙasar da a haɗa kai waje guda a yi aiki tuƙuru domin a gina ƙasar.

Real Madrid ta tsallake rijiya da baya a hannun Man City

“Najeriya ƙasa ce da za mu iya gina ta tayadda duk muke fata”. Inji jaridar Inda Ranka.

Advertisement

Jaridar ta kuma yi fatan al’umma za su rungumi abubuwan nagari da suka koya a cikin watan Ramadan su cigaba da ɗabbaƙa su a kowane lokaci. Tare da fatan za a yi shagulgulan Sallah lafiya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending