Connect with us

News

Mutane 15 Ne  Suka Rasu Cikin Wanda Ake Zargin Wani Matashi Da Cinnawa Wuta Cikin Masallaci A Kano

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

Ya zuwa yanzu mutane 15 cikin 30 da ake zargin wani matashi Nafi’u Abubakar da Konawa ta hanyar cinna musu wuta cikin Masallaci lokacin da suke sallar Asubah.

Lamarin da ya faru ne a dare Talata wayewar garin Laraba a Kauyen Tsamiya babba cikin karamar hukumar Gezawa a jihar Kano dake Arewacin Nigeriya.

Cin hanci da rashawa: Mu ’Yan Siyasa  Idan Mun Sata Tare Da Mutane Mu Ke Rabawa – Ali Ndume

Shafi’u Abubakar yayi zargin zewa mutanen da ya cinnawa wutar mafi yawancinsu suna cikin Masallacin kuma sun cutar da shi a rabon gadonsu.

Idan za’a iya tunawa Jaridar Inda Ranka ta rawaito rundunar Yan Sandan jihar Kano ta bakin kakakinta SP Abdullahi Haruna Kiyawa na cewa sun fara gudanar da bincike kan lamarin.

Lamarin dai ya dauki hankalin mutane a jihar Kano wanda ya sa kowa yake bayyana ra’ayoyinsa dangane da lamarin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending