Connect with us

News

Daga Karshe Dai Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Biyan Tallafin Man Fetur

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

A Rahoton da ya bayyana an ji cewar gwamnatin tarayya ta bayyana yadda tallafin man fetur zai iya laƙume kimanin naira tiriliyan 5.4 a shekarar 2024

Advertisement

Daily Trust ta ruwaito cewa hakan ya banbanta da Naira Tiriliyan 3.6 d aka sare wa wannan ɓangare a shekarar 2023.

Man City Ta Kai Hukumar Gasar Firimiya Ƙara Kotu

A jaddawalin shirin Accelerated Stabilization and Advancement Plan (ASAP) wanda ministan kudi, Wale Edun, ya gabatar wa shugaba Tinubu a ranar Talata, ya nuna cewa kiyasin kashe kudaden tallafin man fetur a shekarar 2024 ya kai Naira tiriliyan 5.4, kwatankwacin Naira tiriliyan 1. 8 tiriliyan Wanda hakan ya ninka fiye da adadin da aka kashe a 2023.

Advertisement

In ba a Manta ba Dai shugaba Tinubu ya bayyana karara tun ranar farko da ya hau mulki cewa gwamnatinsa ba za ta ci gaba da biyan tallafin man fetur ba.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending