News
Tunibu ya naɗa Masari a matsayin shugaban hukumar gudanarwa ta ilimin manyan makarantu – Tetfund
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya amince da naɗa Tsohon Gwamnan Jihar Katsina Malam Aminu Bello Masari a matsayin shugaban gudanarwar hukumar kula da ilimin manyan makarantu ta Tetfund.
Wannan na ƙunshe ne ta cikin wata sanarwa da Mai baiwa Shugaban Ƙasa shawara kan kafafen watsa labarai Chief Ajuri Ngelale ya fitar a ranar Talata.
Sauran mambobin Hukumar gudanarwar akwai Sanata Sani Danladi da Mr. Sunday Adepoju da Mr. Nuruddeen Adeyemi.
Kafa wannan sabbin mambobin Hukumar gudanarwa ana saran zai zama wata hanya da zata kawo cigaba da inganta ilimin manyan makarantun ƙasar daya
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
