Connect with us

News

Zaben Kananan Hukumomi A Kano: Babu Gudu Ba Jada Baya Akan Miliyan 10 Da Miliyan 5  A Matsayin Kudin Tsayawa Takarar Chairman Da Kansila —KANSIEC

Published

on

images (4)

 

Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano KANSIEC, ta ce  ba gudu ba ja da baya kan kudaden tsayawa takarar shugabancin kananan hukumomi da kansiloli a jihar.

Hukumar dai ta sanya Naira miliyan 10 ga duk wanda ke son tsayawa takarar shugabancin karamar hukuma da kuma Naira miliyan 5 ga kansila.

Hukumar Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa Ta Jihar Kano Ta Kama Manyan Jami’an Gwamnatin Jihar, Kan  Badakalar Kudin Magungunan Kananan Hukumomi

Rahotanni na nuni da cewa sanya kudaden dai ya janyo suka daga jam’iyyun adawa wadan suka bayyana matakin a matsayin yunkurin hana su tsayawa takara.

Sai dai shugaban hukumar zaben Parfesa Sani Lawan Malumfashi, ya yi watsi da karafen-korafen, ya na mai cewa ba gudu ba ja da baya.

Akan sanya Naira miliyan 10 ga duk wanda ke son tsayawa takarar shugabancin karamar hukuma da kuma Naira miliyan 5 ga kansila.

Advertisement

 

NAN

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending