Connect with us

News

YANZU-YANZU: Kano Ta Sanar Da Sabuwar Ranar Da Za A Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi 

Published

on

KANSEC 750x430
Shugaban Hukumar KANSIEC, Farfesa Sani Lawan Malumfashi

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Kano (KANSIEC) ta sanya ranar gudanar da zaben kananan hukumomi nan  da wata guda.

Advertisement

Shugaban Hukumar KANSIEC, Farfesa Sani Lawan Malumfashi ne ya sanar da sauya ranar a wani taron manema labarai a ranar Juma’a.

Gwamnatin Kano Ta Fara Sake Sayar Da Shaguna Da Filayen A Masallacin Idi Bayan Rushe Su Da Ta Yi A Watan Yunin Bara.

Rahotanni na nuni da cewa da farko, hukumar ta tsara zaɓe a ranar 30 ga Nuwamba, duk da haka, za a gudanar da zaɓe a ranar 26 ga Oktoba, 2024.

Advertisement

Ya ce an yanke shawarar gajarta lokacin zaɓen ne don yin biyayya ga hukuncin Kotun Koli da ta bai wa ƙananan hukumomi yancin cin gashin kansu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending