News
Wata Gobara Ta Tashi A Gidan Gwamnatin Katsina
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Wata gobara da ta tashi da sanyin safiyar yau ta kone wani wuri a gidan gwamnatin Katsina.
Jaridar DAILY TRUST ta ruwaito cewa wurin da Gobara ta tashi yana hade da ofishin gwamna, inda ya ke ganawa da muhimman mutane.
Akwai Yiwuwar Ƙara Farashin Man Fetur A Najeriya A Hukumance
Har zuwa wannan lokaci ba a tabbatar da musabbabin tashin gobara ba, inda kuma ba a kayyade irin barnar da tayi ba.
Daily Trust ta rawaito cewa Gwamna Dikko Umaru Radda na a garin Funtuwa yana halartar taron shiyar domin tattaunawa da al’umomin da ke yankin kan halin da suke ciki
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
