Connect with us

Sports

Tawagar Super Eagle Ta Makale A  Libya.

Published

on

Tawagar Super Eagle Ta Makale A  Libya.

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA

Biyo bayan nasarar da kungiyar ta samu a filin wasa na Godswill Akpabio a birnin Uyo ta hannun dan wasanta Dele Bashiru, kungiyar ta tashi zuwa kasar Libya inda zatayi wasa a birnin Al-braq.

Advertisement

Sai dai kuma jirginsu bai sauka a birnin na Al-braq ba. Jirgin nasu ya sauka a birnin Benghazi inda zasuyi tafiyar awa biyu zuwa masaukinsu a birnin na Benghazi kuma hukumar wasannin kasar taki basu abun hawan dazai dawo dasu Benghazi.

IKON ALLAH : Wata Tsohuwa ‘Yar Shekara 70 Ta Haifi Santalelen Jariri

Biyo bayan hakan hukumar NFF ta dauki hayar mota domin akawosu Benghazi, amma kuma hukumar filin jirgin ta rife filin jirgin ta hana motar shiga.

Advertisement

Dail Trust ta ruwaito cewa har zuwa lokacin hada wannan rahoto dai babu wata masaniya dangane da fitar tawagar daga filin jirgina Al-braq.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending