Sports
Tawagar ‘Yanwasan Kano Pillars Sun Yi Hatsari A Kan Hanyarsu Ta Zuwa Filato
DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO
Tawagar ‘yanwasan ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars ta yi hatsari a kan hanyarsu ta zuwa birnin Jos na jihar Filato.
Ƙungiyar ta ‘yan ƙasa da shekara 19 ta tafi Jos ne domin buga wasan mako na biyar da Plateau U-19 a gasar matasa.
Babu Ranar Samun Wutar Lantarki A Yankin Arewa – Hukumar TCN
“‘Yanwasa da yawa da kuma direban motar sun ji raunuka a hatsarin kuma nan take aka kai su asibiti,” a cewar wani saƙo da ƙiungiyar ta wallafa a shafinta na X.
Ta ƙara da cewa “cikin sa’a babu wanda ya rasu kuma tawagar likitoci na ci gaba da saka ido”.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
