Connect with us

News

Kungiyar MATAN ta Kaddamar da raban Shinkafar Gwamnatin Tarayya Kan N40,000 A Kano

Published

on

images 8 3

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Kungiyar Yan kasuwa ta kasa watau Market Traders Association of Nigeriarashin jihar kano ta sanar da cewa yan Kungiyar su gajiyar shirin Gwamnatin Tarayya na karya farashin shinkafa, inda aka sayar da kowane buhu a kan Naira 40,000.

Advertisement

Gwamnatin Tarayya ta ce za ta sayar da shinkafarta kan Naira dubu 40,000, saɓanin yadda farashinta yake a kasuwa na Naira dubu 80 da ’yan kai.

A Gobe Laraba Shugaba Tinubu Zai Yi Tafiya Zuwa  Faransa kwanaki Hudu 4  Da Dawowarsa Daga Kasar Barazil 

Da yake bayyana matakan da Kungiyar ɗauka Dr Sadiq Umaru Kushi Mai Magana da yawan Kungiyar ya ce domin rage wa ƴan Najeriya nauyin tattalin arziƙi a sakamakon cire tallafin man fetur da sauran tsare-tsaren sauye-sauyen kuɗaɗe, Umaru ya yi nuni da ƙoƙarin rage wa mutane ƙunci da gwamnatin Shugaba Tinubu ke yi.

Advertisement

“Ana hasashen cewa gidaje 1000 ne suka ci gajiyar shirin sayar da shankafar akan Naira 40000 kai-tsaye,” in ji shi, yana mai jaddada yawan waɗanda suka amfana da shirin.

Kara da cewa, babban maƙasudin ɗaukar wannan matakin shi ne samar da walwala ga talakan Najeriya wanda ke ci gaba da kokawa kan tsadar rayuwa.

Advertisement

Kazalika, ya bayyana cewa za a tabbatar cewa, babu wanda ya sayar da buhun shinkafar sama da farashin Naira dubu 40,000.

 

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending