News
DA ƊUMI-ƊUMI: Jami’an Tsaro Sun Mamaye Fadar Sarkin Kano Sun Hana Shiga Ko Fita
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Wasu rahotanni na nuni da cewa an jibge jami’an tsaro a kofar fita daga masarautar Kano da ke Kofar Kudu daidai lokacin da Sarki Sanusi ke shirin tafiya garin Bichi don raka sabon Hakimi.
Gwamnatin Kano Ta Sanar Da Shirin Ta Na Fara Karbar Haraji Daga Ma’aikatar Lafiya Ta Jihar
Yayinda wasu rahotonnin da muke samu daga garin Bichin ke cewa, jami’an tsaro sun hana shige da fice a gidan sarautar Bichin.
Advertisements
