News
Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji’un :Allah Ya Yiwa Mahaifiyar Gwamnan Jigawa Rasuwa
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA
Hajiya Maryam Namadi, mahaifiya ga gwamnan jihar Jigawa, Mallam Umar Namadi, ta rigamu gidan gaskia a safiyar yau Laraba.
Sanarwar Rasuwa ta fito ne ta hannun Babban sakataren yada labarai Hamisu Mohammed Gumel a cikin sanarwa da ya fitar a yau.
Hukumar Karbar Korafe-korafe Ta Kama Jami’an Tsaro Da Ake Zargi Da Badakalar Filaye A Kano
Haka kuma Sanarwar ta ce, za a gudanar da jana’izar ta da karfe 4:30 na yamma a mahaifar su da ke Kafin Hausa, kamar yadda addinin Musulunci ya tanada.
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
