Connect with us

News

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji’un :Allah Ya Yiwa Mahaifiyar Gwamnan Jigawa Rasuwa

Published

on

1735131988164

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Advertisements
Advertisements

Hajiya Maryam Namadi, mahaifiya ga gwamnan jihar Jigawa, Mallam Umar Namadi, ta rigamu gidan gaskia a safiyar yau Laraba.

Advertisements

Sanarwar Rasuwa ta fito ne ta hannun Babban sakataren yada labarai Hamisu Mohammed Gumel a cikin sanarwa da ya fitar a yau.

Advertisements
Advertisements

Hukumar Karbar Korafe-korafe Ta Kama Jami’an Tsaro Da Ake Zargi Da Badakalar Filaye A Kano 

Haka kuma Sanarwar ta ce, za a gudanar da jana’izar ta da karfe 4:30 na yamma a mahaifar su da ke Kafin Hausa, kamar yadda addinin Musulunci ya tanada.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending