News
Wani Jirgin Rundunar Sojin Saman Najeriya Ya Hallaka Mutane Da Dama A Sokoto
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Advertisements
Advertisements
Rahotanni sun ce jirgin ya kai harin ne kan wadanda ba su ji ba, ba su gani ba, a kauyukan Gidan Sama da Rumtuwa da ke yankin karamar hukumar Silame a jihar ta Sokoto.
Advertisements
Bayanai sun ce jirgin yayi kuskure ne wajen kai harin inda ya zaci ko mutanen kauyukan biyu mayakan ‘yan ta’addar LAKURAWA ne.
Advertisements
Advertisements
Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji’un :Allah Ya Yiwa Mahaifiyar Gwamnan Jigawa Rasuwa
Wannan lamari dai ya zama ruwan dare a Najeriya , a lokuta da dama a baya Jiragen yakin rundunar sojin saman Najeriya ya sha jefa boma-bomai akan wadanda ba su ji ba, ba su gani ba.
Advertisements
