Connect with us

News

Hukumar EFCC Ta Kori Jami’anta 27 Bisa Laifin Zamba Da Rashin Da’a

Published

on

Hukumar EFCC Ta Kori Jami’anta 27 Bisa Laifin Zamba Da Rashin Da

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Hukumar EFCC da ke yaki da cin hanci A Najariya ta kori jami’anta 27 bisa laifin zamba da rashin da’a

Advertisement

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar, Dele Oyewale, ya fitar ranar Litinin a birnin Abuja.

Abba @62: Kanawa Suna Da Shugaba Mai Hangen Nesa Da Tausayin Al’ummar Jihar —Dr. Labaran

Oyewale ya bayyana cewa ma’aikatan an kore su ne saboda aikata laifuka daban-daban da suka shafi zamba da rashin da’a.

Advertisement

Sai dai, hukumar ba ta bayyana sunayen waɗanda aka sallama ba.

A cewarsa, sallamar su ta biyo bayan shawarar Kwamitin Ladabtar da Ma’aikata na EFCC tare da amincewar Shugaban Hukumar, Ola Olukoyede.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending