News
JAMB Ta Sanar da Ranar Fara Jarrabawar 2025
Hukumar shirya jarabawar shiga jami’o’i ta Najeriya (JAMB) ta bayyana cewa za a fara jarabawar wannan shekara daga ranar 25 ga Afrilu, 2025.
Cikin wata sanarwa da kakakin hukumar, Dakta Fabian Benjamin ya fitar, an bayyana cewa za a fara jarrabawar gwaji ta JAMB-Mock a ranar 10 ga Afrilu.
Hukumar INEC Ta Yi Watsi Da Buƙatar Yi Wa Sanata Natasha Kiranye
Haka kuma, hukumar ta bukaci dalibai su fitar da katunan jarrabawar su daga ranar 3 ga Afrilu domin samun cikakkun bayanai kan ranar, lokacin, da wurin da za su yi jarrabawar.
masu shirin rubuta jarrabawar da su shirya yadda ya kamata don gujewa matsaloli a ranar jarabawa.
-
News7 days agoShekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
-
News3 days agoKotu Ta Daure Wani Limamin Masallacin Juma’a Wata 1 Kan Tura Bidiyon Tsaraici Ga Matar Aure A Kano
-
News5 days agoƘalubalen Da Masu Ƙananan Sana’o’i Ke Fuskanta Saboda Ƙarancin Wutar Lantarki A Kano
