Connect with us

News

An Rufe Gidajen Rediyo Sama Da 60 A Ghana

Published

on

IMG 20250326 WA0040

Mahukunta a Ghana sun rufe sama da gidajen rediyo 60 da aka zarga da karya ƙaidoji.

Gidajen Rediyon da suke alaƙa da fitattaun ƴan adawa abin ya shafa.

Advertisement

Majalisar Dattawa Ta Gabatar Da Kudurori 844 Cikin Shekaru Biyu – Inji Akpabio

Hukumar da ke kula da kafafaen yada labarai ta ce wasu daga cikin ba su da izinin ko kuma ba su sabunta lasisinsu ba.

Shuagab Ƙungiyar Ƴan Jaridu ta Ghana Albert Kwabena Dwunfour ya ce akwai buƙatar a cire siyasa a batun bayar da izinin kafafen yaɗa labarai.

Advertisement

Akwai fiye da gidajen Rediyo ‘dari biyar a Ghana kamar yanda BBC HAUSA ta ruwaito

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending