News
An Rufe Gidajen Rediyo Sama Da 60 A Ghana
Mahukunta a Ghana sun rufe sama da gidajen rediyo 60 da aka zarga da karya ƙaidoji.
Gidajen Rediyon da suke alaƙa da fitattaun ƴan adawa abin ya shafa.
Majalisar Dattawa Ta Gabatar Da Kudurori 844 Cikin Shekaru Biyu – Inji Akpabio
Hukumar da ke kula da kafafaen yada labarai ta ce wasu daga cikin ba su da izinin ko kuma ba su sabunta lasisinsu ba.
Shuagab Ƙungiyar Ƴan Jaridu ta Ghana Albert Kwabena Dwunfour ya ce akwai buƙatar a cire siyasa a batun bayar da izinin kafafen yaɗa labarai.
Akwai fiye da gidajen Rediyo ‘dari biyar a Ghana kamar yanda BBC HAUSA ta ruwaito
-
News5 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News1 day ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News6 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
