Connect with us

News

Shugaba Tinubu Ya Cire Maryam Sanda Daga Jerin Waɗanda Aka Yi Wa Afuwar Shugaban Ƙasa

Published

on

FB IMG 1761751483018

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bada umarnin a cire sunan Maryam Sanda — wadda aka yanke wa hukuncin kisa a shekara ta 2020 bisa laifin kashe mijinta, Bilyaminu Bello — daga cikin jerin waɗanda aka tanadi musu afuwar shugaban ƙasa.

Advertisements
Advertisements

Rahotanni sun nuna cewa Sanda na cikin jerin mutanen da ake tunanin za su samu rangwame, sai dai an soke sunanta bayan umarnin shugaban ƙasa da ya haramta bayar da afuwa ga waɗanda aka tabbatar da laifuka masu tsanani.

Advertisements

DSS Sun Cafke Wani Matashi Bisa Yin Kira Ga Sojoji Da Suyi Juyin Mulki A Shafin X

A cewar sabon umarnin, duk wanda aka samu da laifin garkuwa da mutane, safarar miyagun ƙwayoyi, safarar mutane, zamba, da kuma mallaka ko safarar makamai ba bisa ka’ida ba, ba za su sake cin gajiyar afuwar shugaban ƙasa ba.

Advertisements
Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending