Connect with us

News

Mun Gano Na’urorin Sauraren Sirrin Mutane a Gidan El-Rufai – ICPC

Published

on

mallam nasir el rufai governor of kaduna state nigeria
Spread the love

‎Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa, Independent Corrupt Practices and Other Related Offences Commission ICPC ta ce ta kwato wasu na’urori da ake zargin na sauraren sirri ne daga gidan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, da ke Abuja.

A cewar takardun da hukumar ta gabatar a gaban kotu, ana zargin na’urorin na da damar yin kutsen tattaunawar da ake yi cikin sirri tare da samun bayanan tsaro masu muhimmanci.

Mun Gano Na’urorin Sauraren Sirrin Mutane a Gidan El-Rufai – ICPC

Advertisement

ICPC ta bayyana cewa an gudanar da binciken ne a gidan El-Rufai a gaban matarsa, Hadiza El-Rufai, da ɗansa, Mohammed Bello, inda aka ƙwato kayan da ake magana a kansu.

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *