Connect with us

News

Gwamnatin Zamfara Ta Haramta “Signing Out” Da Ɗalibai Ke Yi A Makarantu

Published

on

images (5)

Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Zamfara ta haramta bukukuwan “signing out” da ɗalibai ke yi a makarantu, tana mai cewa ayyukan sun fara wuce gona da iri, tare da nuna rashin ɗa’a da halaye da ba su dace ba.

Advertisements
Advertisements

A wata sanarwa da Kwamishinan Ilimi, Abdulmalik Abubakar Gajam, ya sanya hannu, gwamnati ta umarci dakatar da duk irin waɗannan bukukuwa nan take tare da tabbatar da bin umarnin a makarantu.

Advertisements

Gwamnatin Zamfara Ta Haramta “Signing Out” Da Ɗalibai Ke Yi A Makarantu

Advertisements
Advertisements

An kuma gargaɗin malamai da ɗalibai cewa duk wanda ya karya doka zai fuskanci hukunci mai tsauri, ciki har da dakatarwa ko soke sakamakon gama makaranta.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending