News
Gwamnatin Zamfara Ta Haramta “Signing Out” Da Ɗalibai Ke Yi A Makarantu
Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Zamfara ta haramta bukukuwan “signing out” da ɗalibai ke yi a makarantu, tana mai cewa ayyukan sun fara wuce gona da iri, tare da nuna rashin ɗa’a da halaye da ba su dace ba.
A wata sanarwa da Kwamishinan Ilimi, Abdulmalik Abubakar Gajam, ya sanya hannu, gwamnati ta umarci dakatar da duk irin waɗannan bukukuwa nan take tare da tabbatar da bin umarnin a makarantu.
Gwamnatin Zamfara Ta Haramta “Signing Out” Da Ɗalibai Ke Yi A Makarantu
An kuma gargaɗin malamai da ɗalibai cewa duk wanda ya karya doka zai fuskanci hukunci mai tsauri, ciki har da dakatarwa ko soke sakamakon gama makaranta.
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
