News
Wata Likita Ta Riga Mu Gidan Gaskiya Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku
Wata likita mai suna Ere Ogbachi ta mutu bayan ta haifi ƴan-uku a Jihar Bayelsa.
Jaridar Punch ta rawaito cewa bayan ta haihu lafiya a asibitin jami’ar Niger Delta, sai jikin ta ya rikice wanda ya sa aka garzaya da ita zuwa sashen kula da rashin lafiya mai tsanani (ICU) a Federal Medical Centre Yenagoa, inda da misalin karfe 2:45 na safiyar jiya Talata, ta ce ga garin ku nan.
KANO: Jami’an Ƴansanda Sun Cafke Matasa Biyu Bisa Zargin Damfarar Sama Da Mutum 500 Da Sunan Aljannu
Dangin ta sun bayyana cewa likitoci sun yi iya kokarinsu don ceton rayuwarta, amma ta shiga wani mawuyacin hali ne, inda daga ƙarshe ta cika.
PunchPunch ta ce Ere ta mutu ta bar sana’a+santalan jariran mata guda uku rigis, lamarin da ya jefa yan uwan ta da mai gidan ta cikin alhini.
-
News21 hours ago
Ba Za Mu Yi Wa Kowa Rangwame Ba A Wajan Yaƙi Da Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi Ba — Muhyi Magaji
-
News1 day ago
Ana Zargin Matar Aure Da Shaƙe ’Yar Kishiyarta Mai Shekara 3 Har Lahira
-
News6 days ago
KANO: Yara 24 Da Ake Tuhuma Da Laifi Sun Amfana Da Shirin Gyaran Tarbiya Maimakon Hukuncin Kotu A Watan Yuli
