News
APC Ta Musanta Janye Jerin Sunayen Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen 2027
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta musanta rahotannin cewa ta janye jerin sunayen Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Sakataren yaɗa labarai na jam’iyyar na ƙasa, Felix Morka, ya bayyana hakan ne a ranar Talata, 25 ga Agusta, 2026, yayin da yake magana da jaridar TheCable.
2027: Gashash Ya Gabatar Da Tsarin Ci Gaban Kano Bisa Bukatun Jama’a
Morka ya ce rahotannin cewa an janye jerin sunayen ba su da tushe, yana mai cewa jita-jita ne kawai.
Ya ƙara da cewa idan aka samu wani sauyi kan jerin, jam’iyyar za ta sanar da hakan a hukumance.
-
Uncategorized6 days ago
Samar Da Zaman Lafiya, Ayyukan Ci Gaba Sun Isa Shugaba Tinubu Ya Samu Wa’adi Na Biyu — Kwankwaso
-
News5 days ago
Aƙalla Mutane 40 Sun Mutu Bayan Kifewar kwale-kwale A Sokoto
-
News21 hours ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
