Connect with us

News

Gwamnatin Buhari za ta kashe tiriliyan N6.72 a kan tallafin man fetur a 2023

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAH

 

 

Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce za ta samar da kudin tallafin man fetur da ya kai naira tiriliyan 6.72 a shekarar 2023

Jaridar The Nation a Najeriya ta ruwaito Ministar kudi, kasafi da tsare-tsare Hajiya Zainab Ahmed na bayyana haka a Abuja babban birnin kasar ranar Alhamis.

Zargin kalaman ɓatanci: A canja alƙalin da ke yin shari’a ta — Abduljabbar

Hajiya Zainab ta ce gwamnati ta kiyasta cewa za ta samar da kudaden ne ta hanyoyi guda biyu kamar yadda yake kunshe a cikin kasafin kudin kasar.

Advertisement

A karkashin hanya ta farko, ministar ta ce ”An kiyasta cewa za a samar da tallafin tiriliyan 6.72 a shekarar 2023.

Ta kuma kara da cewa wadannan kudade kamfanin NNPC ne zai samar da su a madadin gwamnatin tarayya.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending