Connect with us

News

Dattawan Arewa sun yi gargadi kan hare-haren da ake kai wa ‘yan arewa a Kudu

Published

on

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

Ƙungiyar dattawan arewacin kasar ta yi tir da harin da wasu ‘yan bindiga ke kaiwa kan al’ummar arewa mazauna kudu, tana gargadi cewa lamarin zai iya rikita kasa baki daya.

Advertisements
Advertisements

Kungiyar ta bukaci masu neman takara a 2023 da su fito su la’anci masu wannan aika-aikar.

Ko a makon da wuce an kashe wasu ‘yan asalin jumhuriyar Nijar a yankin kudu maso gabashin Najeriyar, wadanda ake zargin sun zaci ‘yan arewacin Najeriya ne.

A saurari karin bayyanin da Dr Hakeem Baba Ahmed kakakin kungiyar, ya yi wa BBC.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending