News
Dattawan Arewa sun yi gargadi kan hare-haren da ake kai wa ‘yan arewa a Kudu
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Ƙungiyar dattawan arewacin kasar ta yi tir da harin da wasu ‘yan bindiga ke kaiwa kan al’ummar arewa mazauna kudu, tana gargadi cewa lamarin zai iya rikita kasa baki daya.
Kungiyar ta bukaci masu neman takara a 2023 da su fito su la’anci masu wannan aika-aikar.
Ko a makon da wuce an kashe wasu ‘yan asalin jumhuriyar Nijar a yankin kudu maso gabashin Najeriyar, wadanda ake zargin sun zaci ‘yan arewacin Najeriya ne.
A saurari karin bayyanin da Dr Hakeem Baba Ahmed kakakin kungiyar, ya yi wa BBC.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
