News
An zaƙulo gawar mutum biyu da gini ya danne a Legas
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
An zaƙulo gawar mutum biyu daga cikin shida da ɓaraguzan gini suka danne bayan wani bene mai hawa bakwai ya rikito a birnin Legas da ke kudancin Najeriya.
Sakataren hukumar agajin gaggawa ta LASEMA, Dr Olufemi Damilola Oke-Osanyintolu, ya ce an gano gawar mutum biyu kuma an fito da su.
Gwamna Mai Mals Buni Ya Bude Kasuwar Zamanin Daya Gina A Karamar Hukumar Gashua
Ya ƙara da cewa ana ci gaba da aikin zaƙulo sauran mutum huɗun da ake zaton ginin ya danne.
LASEMA ta ce ginin, wanda ke kan Titin Oba Idowu Oniru, ya ritsa da mutum shida bayan faɗowarsa a cikin dare wayewar garin Lahadi.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
