Connect with us

News

An kama mahaifin da ya kashe ‘Yarsa’ budurwa yayi tsafi da ita

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

 

 

 

 

Advertisement

‘Yan sanda sun kama wani mahaifi wanda ya kashe’yar sa’ ‘yar shekara 15 yayi tsafi da ita.Mutumin mai shekaru 50 mai suna Dauda Ibrahim mazaunin garin Idah a karamar hukumar ta Idah a jihar Kogi ya hada baki ne da wasu mutane biyu suka sace ‘yar tashi mai suna Sherifah suka kasheta sannan suka cire wasu sassa na jikinta suka yi tsafi dashi

Minister ya bada umarnin maida rubuta jarrabawar ƙarin matsayi na hukumomin NIS, NSCDC zuwa jihohi

Rahoton’yan sanda ya nuna cewa mutumin ma’aikaci ne na Kwalejin fasaha ta gwamnatin tarayya dake garin Idah a jihar ta Kogi (Federal Polytechnic, Idah)

Bayanai sun ce a ranar 4 ga watan jiya na Agusta ne mutanen biyu bisa umarnin mahaifin marigayiya Sherifah suka je gidansu dake unguwar Okenya akan titin Itayi dake yankin karamar hukumar Igalamela/Idolu suka saceta .

 

An Kuma gano gawarta ne a cikin wani kabari da mutanen suka haka bayan sun kasheta, sannan an cire wasu sassa na ganfan jikinta.

Advertisement

 

 

 

 

 

Gaskiya Tafi kobo

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending