Connect with us

News

Ba mu da shirin tayar da hatsaniya a zaben 2023 – IPOB

Published

on

IPOB

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

Kungiyar masu neman kafa jamhuriyar Biafra a yankin kudancin Najeriya (IPOB) ta ce taba da shirin kawo hatsaniya a yayin zaben 2023 mai zuwa a yankin Igbo.

Sakataren yada labaran kungiyar Emma Powerful ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar, yana cewa babu kamshin gaskiya a cikin rahotannin da ke yawa cewa IPOB na shirin tayar da hankali a lokacin zaben 2023 a yankin kasar Igbo.

Farashin Abinci Ya Ragu A Duniya In Ji Majalisar Dinkin Duniya

Maimakon haka kungiyar ta zargi gwamnatin tarayya da kitsa matsalar tsaro a yankin kudu maso gabas, domin jefe firgici da kuma zargin mambobinsu da wannan aiki.

A kusan nan dai an ga hoton bidiyon wani mamban kungiyar Mr Simon Ekpa da ya yi ta yawo a intanet, inda yake cewa kungiyar ba za ta tabari a gudanar da zabe ba a yankin Biafra.

Advertisement

BBC

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending