Connect with us

Uncategorized

Jirgin Sama Dauke Da Fasinjoji Ya Bace

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Wan jirgin sama dauke da fasinjoji ya bace bat a sararin samaniya kasar Costa Rica.

 

Advertisement

Jirgin wanda ke dauke mutum biyar ’yan kasar Jamus daga Meziko ya bace ne da karfe 12.00 na dare (aggogon GMT) kafin wayewar garin Asabar, a cewar Ma’aikatar Tsaro ta Costa Rica.

 

Advertisement

Buhari Ya Karrama Jonathan da Wike Da Lambobin Yabo Kan Kwarewar Aiki

Ministan Tsaron Costa Rica, Jorge Torres, ya ce, “Mun samu rahoton bacewar wani jirgi mai zaman kansa da ya taso daga Meziko zuwa filin jirgin,’ da ka yankin Lardin Limon da ke Gabashin Costa Rica.

Advertisement

 

Ministan tsaron ya ci gaba da cewa, “Jirgin yana dauke da Jamuwasa biyar,” a lokacin da ya bace.

Advertisement

 

Ya ce, “Sadarwa da shi ya katse ne daga kusa da turken sadarwa da ke La Barra de Parismina a Costa Rican Caribbean kuma nan take muka dauki matakan da suka dace” domin gano inda jirgin ya shige.

Advertisement

 

Sai dai ya bayyana cewa rashin kyan yanayi ya sa an dakatar da aikin neman jirgin, amma za a ci gaba daga safiyar Asabar.

Advertisement

 

 

Advertisement

AMINIYA

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending